Mutane 6 ne suka mutu a cikin wani jirgin daukar marasa lafiya da ya yi hadari a birnin Philadelphia na Amurka, a cewar ...
Shirin Zauran VOA na wannan makon, zai kawo muku kashi na karshe na tattaunawa kan yadda Najeriya ke karbo bashi. Mahalarta zauran sun tattauna kan wani rahoton bakin duniya da ya ce Najeriya ce kasa ...
A ranar Alhamis ne aka kwashe dakaru a sansanonin sojin Congo da ke lardin Bukavu don karfafa tsaro a wuraren da ke kan ...
Trump yayi alkawarin sassautawa kamfanonin duniya haraji har idan suka amince su zo su sarrafa hajojin su a Amurka ko kuma su ...
Da alamun shirye-shiryen gudanar da babban taron hafizan Alkur’ani Mai Girma sun kankama a Abuja, inda manyan allunan sanarwa ...
Wani dan jarida da ke Goma, ya fada wa Muryar Amurka ta wayar tarho cewa ana ci gaba da artabu a yankin tashar jirgin sama da ...
Jiya Alhamis ‘yan majalisar dokokin Amurka, sun yi nazarin irin tasirin da matakin shugaba Donald Trump, na dakatar da ...
A sakon da ya wallafa a shafinsa na X, dan takarar shugaban kasar jam’iyyar PDP a zaben 2023, yace kame da gurfanarwa maras ...
Kamfanin Tiktok na fuskantar wata dokar Amurka da ta umarce shi ya raba gari da mamallakinsa na kasar China Bytedance ko kuma ...
Birane kamar su Abala Tanout Tahoua Zinder da Yamai na daga cikin irin wadanan wurare da sufetoci masu aikin bincike suka ...
Wasu yan Najeriya sun bayyana ra’ayin su kan shawarar da wani mai suna Chief Dokun Olumofin ya bayar cewa, a rika karɓar ...
Ana tuhumarsa ne da laifi guda na kisan kai wanda hukuncin sa kisa ne, wanda ya saba da sashe na 221 kundin “penal code”, na ...